
Sheikh Ahmed Gumi







Farfesa Sa’eed Muhammad Yunusa ya yi kira ga matasa da shugabanni a wata huduba da ya yi. Wannan huduba ta yi bayanin gwagwarmayar malamai da zanga-zanga.

Ana zargin an ba malamai N16m domin su hana matasa zanga-zanga. Sheikh Mansur Sokoto ya tanka masu cewa gwamnatin Bola Tinubu ta ba malamai kudi.

Sheikh Ahmad Gumi ya caccaki malaman addinin da ke cewa zanga-zanga haramun ce inda ya ce Allah ne ya aiko matasa domin su dawo da 'yan siyasa cikin hankalinsu.

A yayin da ya yi kira ga gwamnati da ta gaggauta duba bukatun matasan Najeriya, Sheikh Ahmad Gumi ya ba da shawarwari guda shida kan zanga-zangar lumana.

Sheikh Ahmed Gumi ya ce malamai su bar kwatanta Najeriya da Sudan ko Libya saboda ba daya suke ba inda ya ce matasa su yi abin a hankali wurin yin zanga-zanga.

Malamin Musulunci, Sheikh Ahmed Gumi ya yi magana kan cece-kucen da ake yi game da yarjejeniyar Samoa da Gwamnatin Tarayya ta sanyawa hannu a Najeriya.

Masu kwacen wayoyi, satar abubuwan hawa da daba sun fitini Kano. Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemu ya yi nasiha ta musamman a kan masu rike da madafan iko a Najeriya

Dr. Bashir Aliyu Umar ya ce majalisar shari’ar Musulunci za tayi nazarin yarjejeniyar Samoa da aka ta shiga ya ce musulmai da kirista duk sun yi inkarin auren jinsi.

Da aka yi masa tambaya ganin yadda aka karkata wajen mining, Mansur Ibrahim Yelwa ya yi bayani mai gamsarwa a kan abin da ya shafi hukuncin Mining a musulunci
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari