
Muhammadu Sa'ad Abubakar







Alhaji Aliko Dangote da Tony Elumelu sun yi alkawarin zuba jari a jihar Taraba. Hakan na zuwa ne bayan an yi taron gayyatar masu zuba jari jihar da aka yi a Jalingo

Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya ba gwamnatin tarayya shawarar kammala gyaran madatsar ruwan Kashimbila da ke Taraba.

Sheikh Sheikh Sulaiman Faruq Onikijipa daga Kwara ya bukaci Olusegun Obasanjo ya karɓi Musulunci saboda irin gudummawar da ya bayar wajen gina masallatai.

Cif Olusegun Obasanjo da Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar sun bukaci 'yan Najeriya su rika ayyukan alheri domin samun lada daga Allah yayin shirin gyaran masallaci.

Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ys bayyana kafafen sada zumunta a matsayin kungiyoyin 'yan ta'adda. Ya bukaci a magance su.

Mai alfarma sarkin Musulumi ya yi magana kan yadda ake kashe rayukan mutane a Najeriya musamman a Arewa a taron sarakunann Arewa na bakwai a Borno.

Majalisar sarakunan Arewa ta gudanar da taronta na bakwai a Maiduguri na jihar Borno. Taron ya mayar da hankali ne kan lamuran tsaro da suka addadi jama'a.

Mai alfarma sarkin musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya shawarci gwamnonin jihohi su yi koyi da Sakkwato, su daina nunawa jama'arsu banbanci.

Mai alfama Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar, ya ta ya al'ummar Musulmi murnar kammala azumin watan Ramadan. Ya ba da shawara kan shugabanni.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari