
Ana ci gaba da muhawara kan wakokin Mamman Shata da Dauda Rarara. Yayin da wasu ke ganin Rarara shi ne shatan zamani wasu na ganin Rarara bai kamo kafar Shata ba.
Ana ci gaba da muhawara kan wakokin Mamman Shata da Dauda Rarara. Yayin da wasu ke ganin Rarara shi ne shatan zamani wasu na ganin Rarara bai kamo kafar Shata ba.
Mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala Sheikh Saidu Hassan Jingir ya rasu bayan fama da jinya da ya yi. Malamin ya rasu a jihar Filato a azumi.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya taya Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 88 a duniya. Tinubu ya yi jinjina ga Obasanjo kan gudumawar da ya bayar a Najeriya.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bude sabon masallaci a jihar Bauchi. Sheikh Guruntum zai fara tafsiri a masallacin.
'Ya'yan marigayi Janar Sani Abacha sun yi martani bayan Janar Ibrahim Badamasi Babangida ya wallafa littafi kan tarihin rayuwarsa ya yi magana kan Abacha.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tuna yadda ya kalubalanci IBB a 1993 bayan lashe zaben Sanata. Tinubu ya ce an yi zaton IBB zai daure shi da ya kalubalance shi.
'Yan kasuwa da fitattun mutane sun tara wa Ibrahim Badamasi Babangida N17.5bn a yayin taron kaddamar da littafinsa a Abuja. IBB ya yi bayani a wajen taron.
Dan wasan fim a Kannywood, Adam A Zango ya yi raddi ga malamin Izalar Jos Sheikh Salihu Al-Burhan kan maganar da ya yi a kan ridda addinin Musulunci.
An sanar da rasuwar matai mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala a jihar Filato, Sheikh Ibrahim Umar ya rasu bayan rashin lafiya. Za a masa jana'iza a Jos.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gana da Kalifan Tijjaniyya na duniya, Khalifa Sheikh Muhammad Mahi Inyass yayin da Kashim Shettima ya hadu da yan Izala.
Mutane
Samu kari